Wallahi Ina Mamakin Ganin Yadda Mutane Suke Yiwa Yan Fiim Kallon Marasa Tarbiyya Cewar Jaruma Aisha Umar – Interestingasf

Yadda wata jarumar fina fina hausa ta bayyana cewa Ina Mamakin Yadda Mutane Suke Yi Wa Ƴan Fim Kallon Marasa Tarbiyya. Domin Ni Mahaifina Da Kansa Ya Kai Ni Masana’antar Kannywood, Inji Aisha Umar ” ta Cikin Shiri Mai Dogon ZangoA Duniya. Jarumar ta bayyana hakan yayin zantawa da manema labarai na gidan radio, freedom…

Read More

Duba Yadda Aka Kama Wasu Mutane Yan Banga Domin Su Tarwatsa Zaben Kano Da Za’a Gudanar – Interestingasf

Yadda zaben kano yazo da rikita rikita anyi nasarar Kama Wasu ‘Yan Bangar Siyasa Da Aka Yiwo Odarsu daga wasu jihohin Zuwa Kauyen Panda Dake Karamar Hukumar Albasu Domin Tada Zaune Tsaye yayin lokacin gudanarwa da zabe a kano. Rundunar ‘yan sandan jihar kano tayi nasarar kama wasu yan bangar siyasa da aka dauko hanya…

Read More

Babu Wani Mawakin Siyasa Daya Kaini Shahara A Nigeria Domin Ni Baban Kowane Cewar Dauda Kahutu Rarara – Interestingasf

Martanin shahararren mawaki sarautar kasar hausa ta nigeria wato alhaji naziru sarkin wakar san kano yayi zazzafan martani akan abokin hamayyar shi, wanda akafi sani da dauda kahutu rarara mawakin siyasa a kasar nigeria. Naziru sarkin waya ya bayyana cewa Idan Mutum Ya Isa Ya Daina Waka Da Mata, Sannan Ya Daina Bawa ‘yan Social…

Read More

Hukumar NDLEA Ta Kama Tsohon Dan Boko Haram Tare Da Basaraken Gargajiya Da Miyagun Kwayoyi – Interestingasf

Hukumar NDLEA Ta Kama Tsohon Dan Boko Haram Tare Da Basaraken Gargajiya Kan Zargin Harkar Miyagun Kwayoyi a jihar neja dake kudancin kasar nigeria. Jami’an hukumar kula da manyan laifuka na miyagun kwayoyi ta kasa wacce akafi sani da (NDLEA) reshen jihar naija tayi nasarar kama wasu tsofaffin yan kungiyar boko haram dangane da laifukan…

Read More

Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Kalli Yadda Wata Gobara Ta Tashi A Cikin Kasuwar Singa Dake Jihar Kano – Interestingasf

Al’ummar Kasuwar Singa dake nan Kano sun wayi gari Gobara ta tashi a Kasuwar tun cikin dare Allah ya mayar musu da Alkhairi ya tsare gaba. Mun samu wannan rahoto daga bakin Kabiru Ado Muhd daya daga cikin al’ummar da suke gudanar da kasuwanci a cikin kasuwar ta singa dake cikin birnin jihar kano dabo…

Read More

Aisha Humaira Jarumar Kannywood Tayi Allah Wadai Akan Mutanan Da Suke Zaginta – Interestingasf

Shahararriyar jarumar kannywood wacce akafi sani da suna aisha humairah tayi allah wadai dangane da mutanan da suke tsine mata tare dayi mata kazafi akan banbanci ra’ayi na siyasar kano. Humairah ta wallafa wani takaitaccen bidiyo akan cewa tana neman alfarma a wurin masoyanta na fadin jihar kano akan cewa dasu zabi gwaninta dan takarar…

Read More

Bola Ahmed Tinibu Sabon Shugaban Kasar Nigeria Ya Bayyana Cewa Zai Kawo Karshen Yan Bindiga A Nigeria

Alhaji Bola Ahmed Tinubu sabon shugaban kasa na jam’iyyar (APC) Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bada kyautar Naira Miliyan 100 ga iyalan wasu mutanen da harin yan bindiga ya hallaka a Æ™aramar hukumar Bakori ta jihar Katsina state. Yayin Da yake bayyana alhini shi da ta’aziya ga mamatan, Bola Tinubu ya bayyana baÆ™in cikinsa da…

Read More