Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Duba Yadda Wani Matashi Ya Kashe Yayan Shi Da Wuka Har Lahira – Interestingasf

Innalillahi wa’inna’ilaihi raji’un kulli nafsin za’ikatul ma’uti hakika duniya abin tsoro ce allah ubangiji ya raba mu da mummunan kaddara irin wannan yayin da muka samu rahoton yadda wani matashi ya kashe yayansa har lahira ta hanyar daba masa Almakashi A Kano. Wannan Lamarin, wanda ya farune ayau Lahadi a cikin unguwar Kurna Babban Layi,…

Read More

Innalillahi Wa’inna’ilaihi Raji’un Yadda Wasu Dakarun Sojoji Suka Kashe Wasu Yan Ta’adda A Sokoto – Interestingasf

Wasu fusatattun jami’an tsaron dakarun soji a nigeria reshen jihar sokoto sunyi nasarar hallaka wasu manyan yan bindiga sakamakon tarkon da sukayiwa ‘yan bindigar cikin wani kauye dake jihar ta sokoto. Dakarun Sojojin Nijeriya Sunyi nasarar kashe ‘yan bindiga da dama a jihar sokoto tare sa kona mafakar su, a yayin da sukayi nasara akan…

Read More

Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Duba Yadda Aka Kashe Mutane Sama Da (30) A Jihar Borno Maiduguri – Interestingasf

Gwamnan jihar maiduguri dake arewacin nigeria wanda akafi sani da suna babagana umara zulum yayi allah wadai akan kimanin mutane 30 da ‘yan kungiyar boko haram ta kashe a jihar ta maiduguri dake nigeria. Babagana gwamnan jihar borno yayi allah wadai akan kisan da yan ta’addan sukayiwa wasu bayin allah mazauna wani kauye a jihar…

Read More

Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Wasu Yan Bindiga Sun Kashe Mutane (30) A Jihar Arewa Maso Gabas Borno – Interestingasf

Yanzu yanzu muke samun labari daga jihar borno maiduguri dangane da harin kungiyar boko haram takai musu a sansanin ‘yan gudun hijira dake Dikwa, Inda Ake Zargin Sun Kashe Mutane Kimanin sama da (30) Talatin a cikin sansanin. Hukumar kula da sansanin ‘yan gudun hijira ta jihar borno ta bayyana wannan lamari daya faru da…

Read More