Babu Mutumin Daya Isa Ya Rushe Masarautu Da Muka Kirkara Cewar Gwamna Abdullahi Umar Ganduje – Interestingasf

Martanin gwamnan kano mai mulki a halin yanzu Dr. Adbullahi Umar Ganduje Akan Masarautu Hudu Da Muka Nada A Kano Mahadi Ka Ture, Kuma Mahadin Bai Bayyana Ba, Cewar Ganduje. Martanin gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ga Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, akan batun masarautu, ya ce sabbin masarautu huÉ—u zama daram dam mahadi…

Read More

Gwamna Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje Yayi Martani Akan Sabon Gwamna Abba Gida Gida – Interestingasf

ZaÉ“abben Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf yayi kira ga al’ummar jihar Kano, musamman waÉ—anda suke gine-gine a filayen gwamnati, kama daga makarantu, wuraren addini dana al’adu, da asibitoci, maÆ™abartu da kuma gefen katangar Birnin Kano da su daina. Abba kabir yusuf Zababben gwamnan yace yana shawartar mutane dasu daina, wadanda suka fara kuma su…

Read More