Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Duba Yadda Wasu Yan Ta’adda Suka Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Neja – Interestingasf

Innalillahi Wa’inna’ilaihi Raji’un Yadda Al’ummar Ƙauyukan Ƙaramar Hukumar Rijau A Jihar Neja Ke Gudun Hijira Daga Gidajensu Domin Tsira Daga Harin ‘Yan Bindiga Allah Ya Kawo Muku ÆŠauki Daga Wannan Musifa Ta ‘Yan Bindiga Da Suka Addabe ku hakika wannan wata jarrabawa ce dake kan dukkan wani bawa musamman mutanan mu na arewa dake fama…

Read More

Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Wata Gobara Ta Kara Tashi Yayin Zaben Gwamnoni A Maiduguri – Interestingasf

Innalillahi Wata mummunar gobara ta tashi a cikin kasuwar Gamboru dake birnin Maiduguri sakamakon zargin da akeyi akan ‘yan bindigar da suka addabi yankin birnin jihar ta borno state. Babu wanda ya rasa ransa ko ya samu rauni amma anyi asarar dukiya mai tarin yawan gaske sakamakon gobarar data tashi a cikin kasuwar ta Gamboru…

Read More

Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Duba Yadda Aka Kashe Mutane Sama Da (30) A Jihar Borno Maiduguri – Interestingasf

Gwamnan jihar maiduguri dake arewacin nigeria wanda akafi sani da suna babagana umara zulum yayi allah wadai akan kimanin mutane 30 da ‘yan kungiyar boko haram ta kashe a jihar ta maiduguri dake nigeria. Babagana gwamnan jihar borno yayi allah wadai akan kisan da yan ta’addan sukayiwa wasu bayin allah mazauna wani kauye a jihar…

Read More

Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Wasu Yan Bindiga Sun Kashe Mutane (30) A Jihar Arewa Maso Gabas Borno – Interestingasf

Yanzu yanzu muke samun labari daga jihar borno maiduguri dangane da harin kungiyar boko haram takai musu a sansanin ‘yan gudun hijira dake Dikwa, Inda Ake Zargin Sun Kashe Mutane Kimanin sama da (30) Talatin a cikin sansanin. Hukumar kula da sansanin ‘yan gudun hijira ta jihar borno ta bayyana wannan lamari daya faru da…

Read More

Bola Ahmed Tinibu Sabon Shugaban Kasar Nigeria Ya Bayyana Cewa Zai Kawo Karshen Yan Bindiga A Nigeria

Alhaji Bola Ahmed Tinubu sabon shugaban kasa na jam’iyyar (APC) Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bada kyautar Naira Miliyan 100 ga iyalan wasu mutanen da harin yan bindiga ya hallaka a Æ™aramar hukumar Bakori ta jihar Katsina state. Yayin Da yake bayyana alhini shi da ta’aziya ga mamatan, Bola Tinubu ya bayyana baÆ™in cikinsa da…

Read More