Rarara Yayi Zazzafan Martani Akan Yan Kwankwasiyya Da Sukayi Masa Sata A Gidan Shi – Interestingasf

Shahararren mawakin siyasa a nigeria wanda akafi sani da dauka kahutu rarara ya bayyana cewa ‘yan kungiyar kwankwasiyya sunyi masa asarar Sama da naira miliyan 800, cewar mawaki rarara ga mutanan kano. Fitaccen mawaÆ™in siyasar nan Dauda Kahutu Rarara ya bayyana irin asarar daya tafka sakamakon Æ™ona gidansa da akayi na jihar kano bayan bayyana…

Read More

Zaben Jihar Kano (2023) Kwankwaso Yayi Zazzafan Martani Akan Yadda Ake Neman Kwace Nasarar Su – Interestingasf

Dr. Rabi’u musa kwankwaso jagoran kwankwasiyya na kasa ya shaidawa manema labarai cewa su kasa su tsare a wuraren da suka gudanar da zaben su domin taimakawa wajen kawar da magudi. Kwankwaso yayi wannan jawabi sakamakon yadda yake kallon al’ummar jihar kano suna taya shi murnan samun nasarar lashe zaben dan takarar gwaman kano karkashin…

Read More

Duba Yadda Aka Kama Wasu Mutane Yan Banga Domin Su Tarwatsa Zaben Kano Da Za’a Gudanar – Interestingasf

Yadda zaben kano yazo da rikita rikita anyi nasarar Kama Wasu ‘Yan Bangar Siyasa Da Aka Yiwo Odarsu daga wasu jihohin Zuwa Kauyen Panda Dake Karamar Hukumar Albasu Domin Tada Zaune Tsaye yayin lokacin gudanarwa da zabe a kano. Rundunar ‘yan sandan jihar kano tayi nasarar kama wasu yan bangar siyasa da aka dauko hanya…

Read More

Innalillahi Wa’Inna’ilaihi Raji’un Yanzu Wasu Yan Daba Suka Tarwatsa Wani Akwatin Zabe A Kano – Interestingasf

Innalillahi wa’inna’ilaihi raji’un yanzu yanzu muke samun labarin yadda wasu yan zanga zangar siyasa ‘yan farauta suka Tarwatsa Wani Rumfar Zabe da ake gudanarwa yanzu A cikin Birnin Kano. Yanzu yanzu Abin ya faru anan cikin unguwar Darmanawa ward dake karamar hukumar Tarauni, yayin da suka fasa wasu akwatuna tare da yaga takardar kada kuri’ar…

Read More